Skip to content
Mattiyu 17:12-13

Mattiyu 17:12-13

12
Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, ba su kuwa gane shi ba, amma suka yi masa duk abin da suka ga dama. Haka ma Ɗan Mutum zai sha wahala a hannunsu.”
13
Sa’an nan almajiran suka gane cewa yana musu zancen Yohanna Mai Baftisma ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options