Mattiyu 17:12-13
12
Amma ina faɗa muku, Iliya ya riga ya zo, ba su kuwa gane shi ba, amma suka yi masa duk abin da suka ga dama. Haka ma Ɗan Mutum zai sha wahala a hannunsu.”
13
Sa’an nan almajiran suka gane cewa yana musu zancen Yohanna Mai Baftisma ne.