Skip to content
Mattiyu 16:7-8

Mattiyu 16:7-8

7
Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
8
Sane da abin da suke zance, sai Yesu ya ce, “Ku masu ƙarancin bangaskiya, don me kuke magana da junanku a kan ba ku zo da burodi ba?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options