Skip to content
Mattiyu 16:16-17

Mattiyu 16:16-17

16
Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Kai ne Kiristi, Ɗan Allah mai rai.”
17
Yesu ya amsa ya ce, “Mai albarka ne kai Siman ɗan Yunana, gama ba mutum ne ya bayyana maka wannan ba, sai dai Ubana da yake cikin sama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options