Skip to content
Mattiyu 15:26-27

Mattiyu 15:26-27

26
Ya amsa ya ce, “Ba daidai ba ne a ɗauki abincin yara a jefa wa karnukansu.”
27
Ta amsa, ta ce, “I, Ubangiji, amma karnuka ma sukan ci gutsattsarin da sukan fāɗi daga teburin maigidansu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options