Skip to content
Mattiyu 15:26-27

Mattiyu 15:26-27

26
Ya amsa ya ce, “Ba daidai ba ne a ɗauki abincin yara a jefa wa karnukansu.”
27
Ta amsa, ta ce, “I, Ubangiji, amma karnuka ma sukan ci gutsattsarin da sukan fāɗi daga teburin maigidansu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options