Skip to content
Mattiyu 13:56-57

Mattiyu 13:56-57

56
Duk ’yan’uwansa mata kuma ba tare da mu suke ba? To, a ina wannan mutum ya sami dukan waɗannan abubuwa?”
57
Sai suka ji haushinsa. Amma Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa da kuma a gidansa na kaɗai annabi ba ya samun girma.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options