Skip to content
Mattiyu 13:1-3

Mattiyu 13:1-3

1
A ranan nan sai Yesu ya fita daga gida ya je ya zauna a bakin tafkin.
2
Taron mutane mai yawan gaske suka taru kewaye da shi har ya kai sai da ya shiga jirgin ruwa ya zauna, yayinda dukan mutane suka tsaya a gaci.
3
Sa’an nan ya faɗa musu abubuwa da yawa cikin misalai, yana cewa, “Wani manomi ya fita don yă shuka irinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options