Skip to content
Mattiyu 12:6-8

Mattiyu 12:6-8

6
Ina faɗa muku cewa waniwanda ya fi haikali yana a nan.
7
Da a ce kun san abin da waɗannan kalmomi suke nufi, ‘Jinƙai nake bukata, ba hadaya ba,’da ba ku zargi marar laifi ba.
8
Gama Ɗan Mutum shi ne Ubangijin Asabbaci.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options