Skip to content
Mattiyu 12:3-4

Mattiyu 12:3-4

3
Sai ya amsa ya ce, “Ba ku karanta abin da Dawuda ya yi ba ne sa’ad da shi da abokan tafiyarsa suka ji yunwa?
4
Ya shiga gidan Allah, da shi da abokan tafiyarsa suka ci keɓaɓɓen burodin, wanda doka ta hana su yi, sai firistoci kaɗai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options