Skip to content
Mattiyu 12:23-24

Mattiyu 12:23-24

23
Dukan mutane suka yi mamaki, suka ce, “Wannan Ɗan Dawuda ne kuwa?”
24
Amma da Farisiyawa suka ji haka, sai suka ce, “Ahab, da Be’elzebub sarkin aljanu ne kaɗai, wannan mutum yake fitar da aljanu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options