Mattiyu 11:23-24
23
Ke kuma Kafarnahum, za a ɗaga ki sama ne? A’a, za ki gangara zuwa zurfafa ne. Da a ce ayyukan banmamakin da aka yi a cikinki ne a aka yi a Sodom, da tana nan har yă zuwa yau.
24
Amma ina gaya miki, za a fi jin tausayin Sodom fiye da ke a ranar shari’a.”