Skip to content
Mattiyu 10:19-20

Mattiyu 10:19-20

19
Amma sa’ad da suka kama ku, kada ku damu game da abin da za ku faɗa ko kuwa yadda za ku faɗe shi. A lokacin za a ba ku abin da za ku faɗa,
20
gama ba ku ba ne kuke magana, amma Ruhun Ubanku ne yake magana ta wurinku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options