Skip to content
Mattiyu 10:19-20

Mattiyu 10:19-20

19
Amma sa’ad da suka kama ku, kada ku damu game da abin da za ku faɗa ko kuwa yadda za ku faɗe shi. A lokacin za a ba ku abin da za ku faɗa,
20
gama ba ku ba ne kuke magana, amma Ruhun Ubanku ne yake magana ta wurinku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options