Skip to content
Mattiyu 10:14-15

Mattiyu 10:14-15

14
Duk wanda ya ƙi marabtarku ko ya ƙi sauraron kalmominku, sai ku karkaɗe ƙurar ƙafafunku sa’ad da kuka fita gidan ko garin.
15
Gaskiya nake gaya muku, za a fi jin tausayin Sodom da Gomorra a ranar shari’a fiye da wannan gari.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options