Skip to content
Markus 9:28-29

Markus 9:28-29

28
Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a ɓoye, suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da shi ba?”
29
Ya amsa ya ce, “Sai da addu’akaɗai irin wannan yakan fita.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options