Skip to content
Markus 8:29-30

Markus 8:29-30

29
Sai ya yi tambaya ya ce, “Amma ku fa, wa kuke ce da ni?” Bitrus ya amsa ya ce, “Kai ne Kiristi.”
30
Yesu ya gargaɗe su kada su gaya wa kowa kome a kansa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options