Skip to content
Markus 7:14-15

Markus 7:14-15

14
Sai Yesu ya sāke kiran taron wurinsa ya ce, “Ku saurare ni dukanku, ku kuma fahimci wannan.
15
Ba abin da yake shiga mutum daga waje ba ne yake ƙazantar da shi. Sai dai abin da ya fita daga cikin mutum ne, yake ƙazantar da shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options