Skip to content
Markus 6:54-56

Markus 6:54-56

54
Da fitowarsu daga jirgin, sai mutane suka gane Yesu.
55
Suka gama yankin da gudu, suna ɗaukan marasa lafiya a kan tabarmai zuwa duk inda suka ji yake.
56
Duk inda ya shiga, cikin ƙauyuka, birane ko karkara, sai su kwantar da marasa lafiya a bakin kasuwa. Suka roƙe shi yă bari su taɓa gefen rigarsa kawai, kuma duk waɗanda suka taɓa shi kuwa, suka warke.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options