Skip to content
Markus 6:30-32

Markus 6:30-32

30
Manzannin suka taru kewaye da Yesu, suka ba shi rahoton duk abin da suka yi, da kuma suka koyar.
31
To, saboda mutane da yawa suna kai da kawowa, har ma ba su sami damar cin abinci ba, sai ya ce musu, “Ku zo mu kaɗaita inda ba kowa don ku ɗan huta.”
32
Sai suka tafi a jirgin ruwa su kaɗai, inda ba kowa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options