Skip to content
Markus 5:15-17

Markus 5:15-17

15
Da suka kai wajen Yesu, sai suka ga mutumin da dā yake da tulin aljanun yana zaune a wurin, sanye da tufafi kuma cikin hankalinsa, sai suka ji tsoro.
16
Waɗanda suka ga abin da ya faru, suka ba da labarin abin da ya faru da mai aljanun, da kuma aladun.
17
Sai mutane suka fara roƙon Yesu yă bar yankinsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options