Zum Inhalt springen
Markus 4:39-40

Markus 4:39-40

39
Sai ya farka ya tsawata wa iskar, ya ce wa raƙuman ruwan, “Shiru! Ku natsu!” Sai iskar ta kwanta, kome kuma ya yi tsit.
40
Sai ya ce wa almajiransa, “Don me kuke tsoro haka? Har yanzu ba ku da bangaskiya ne?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options