Skip to content
Markus 3:28-29

Markus 3:28-29

28
Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.
29
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options