Skip to content
Markus 3:20-21

Markus 3:20-21

20
Sai Yesu ya shiga wani gida, taro kuma ya sāke haɗuwa, har shi da almajiransa ma ba su sami damar cin abinci ba.
21
Da ’yan’uwansa suka sami wannan labari, sai suka tafi don su dawo da shi, suna cewa, “Ai, ya haukace.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options