Skip to content
Markus 3:1-2

Markus 3:1-2

1
Wani lokaci, da ya sāke shiga majami’a, sai ga wani mutum mai shanyayyen hannu.
2
Waɗansu daga cikin mutane suna neman dalilin zargin Yesu, sai suka zuba masa ido, su ga ko zai warkar da shi a ranar Asabbaci.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options