Skip to content
Markus 2:10-12

Markus 2:10-12

10
Amma don ku san cewa, Ɗan Mutum yana da iko a duniya yă gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen,
11
“Ina ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka, ka tafi gida.”
12
Sai ya tashi, ya ɗauki tabarmarsa, ya yi tafiyarsa a gabansu duka. Wannan ya ba wa kowa mamaki, suka kuma ɗaukaka Allah suna cewa, “Ba mu taɓa ganin abu haka ba!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options