Skip to content
Markus 2:10-11

Markus 2:10-11

10
Amma don ku san cewa, Ɗan Mutum yana da iko a duniya yă gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen,
11
“Ina ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka, ka tafi gida.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options