Skip to content
Markus 2:10-11

Markus 2:10-11

10
Amma don ku san cewa, Ɗan Mutum yana da iko a duniya yă gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen,
11
“Ina ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka, ka tafi gida.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options