Skip to content
Markus 11:25-26

Markus 11:25-26

25
A duk lokacin da kuke tsaye cikin addu’a, in kuna riƙe da wani mutum a zuciyarku, ku gafarta masa, domin Ubanku da yake sama shi ma yă gafarta muku zunubanku.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options