Skip to content
Luka 9:30-31

Luka 9:30-31

30
Sai ga mutum biyu, Musa da Iliya, suka bayyana cikin kyakkyawar daraja, suna magana da Yesu.
31
Suka yi zance a kan tashinsa, wanda shi ya kusan ya kawo ga cikarsa a Urushalima.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options