Skip to content
Luka 8:9-10

Luka 8:9-10

9
Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
10
Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “ ‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options