Skip to content
Luka 8:31-32

Luka 8:31-32

31
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis.
32
A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options