Skip to content
Luka 7:4-5

Luka 7:4-5

4
Da suka isa wurin Yesu, sai suka roƙe shi sosai, suka ce, “Wannan mutum, ai, ya dace a yi masa haka,
5
gama yana ƙaunar al’ummarmu ta Yahudawa, har ya gina majami’armu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options