Skip to content
Luka 7:16-17

Luka 7:16-17

16
Sai tsoro ya kama su duka, suka yabi Allah, suna cewa, “Babban annabi ya bayyana a cikinmu. Allah ya zo domin yă taimaki mutanensa.”
17
Wannan labarin game da Yesu, ya bazu ko’ina a Yahudiya da kewayenta.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options