Skip to content
Luka 5:27-28

Luka 5:27-28

27
Bayan wannan, sai Yesu ya fita, ya ga wani mai karɓar haraji, mai suna Lawi, yana zaune a wurin da ake karɓar haraji. Yesu ya ce masa, “Bi ni.”
28
Sai Lawi ya tashi, ya bar kome da kome, ya bi shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options