Skip to content
Luka 22:69-70

Luka 22:69-70

69
Amma daga yanzu, Ɗan Mutum zai zauna a hannun dama na Allah Mai Iko.”
70
Sai dukansu suka yi tambaya suka ce, “Wato, kai Ɗan Allah ke nan?” Ya amsa ya ce, “Kun faɗa daidai, ni ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options