Skip to content
Luka 2:27-28

Luka 2:27-28

27
Da Ruhu ya iza shi, sai ya shiga cikin filin haikali. Sa’ad da iyayen suka kawo jaririn nan Yesu don su yi masa abin da al’adar Doka ta bukaci,
28
sai Siman ya karɓi yaron a hannuwansa ya yabi Allah, yana cewa,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options