Skip to content
Luka 19:9-10

Luka 19:9-10

9
Sai Yesu ya ce masa, “Yau, ceto ya zo gidan nan, domin wannan mutum shi ma ɗan Ibrahim ne.
10
Saboda Ɗan Mutum ya zo ne, domin yă nemi abin da ya ɓata, yă cece shi kuma.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options