Skip to content
Luka 19:32-34

Luka 19:32-34

32
Waɗanda aka aika su yi gaba suka tafi, suka kuwa tarar kamar yadda ya gaya musu.
33
Suna cikin kunce ɗan jakin, sai masu ɗan jakin suka ce musu, “Don me kuke kunce shi?”
34
Suka amsa suka ce, “Ubangiji ne na bukatarsa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options