Skip to content
Luka 18:42-43

Luka 18:42-43

42
Yesu ya ce masa, “Ka sami ganin garinka; bangaskiyarka ta warkar da kai.”
43
Nan da nan, ya sami ganin garinsa, kuma ya bi Yesu, yana yabon Allah. Da dukan mutane suka ga wannan, sai su ma suka yabi Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options