Skip to content
Luka 18:32-33

Luka 18:32-33

32
Za a ba da shi ga Al’ummai, za su yi masa ba’a, su zage shi, su tofa masa miyau,
33
za su yi masa bulala, su kuma kashe shi. A rana ta uku kuma zai tashi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options