Skip to content
Luka 18:11-12

Luka 18:11-12

11
Sai Bafarisiyen ya tashi tsaye, ya yi addu’a game da kansa yana cewa, ‘Allah, na gode maka, saboda ni ba kamar sauran mutane ba ne, wato, mafasa, masu aikata mugunta, masu zina, ko kuma kamar mai karɓar harajin nan.
12
Ina azumi sau biyu a mako, ina ba da zakka daga kowane abin da na samu.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options