Gå til innhold
Luka 17:26-27

Luka 17:26-27

26
“Daidai kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a zamanin Ɗan Mutum.
27
Mutane suna ci, suna sha, suna aurayya, ana kuma ba da su ga aure, har ranar da Nuhu ya shiga jirgin. Sa’an nan ambaliyar ruwan ya sauka, ya hallaka su duka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options