Skip to content
Luka 17:17-18

Luka 17:17-18

17
Yesu ya yi tambaya ya ce, “Ba duka goma ne aka tsabtacce ba? Ina sauran taran?
18
Ba wanda ya dawo don yă yabi Allah, sai dai wannan baƙon?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options