Skip to content
Luka 16:14-15

Luka 16:14-15

14
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options