Skip to content
Luka 15:18-19

Luka 15:18-19

18
Zan tashi in koma wurin mahaifina, in ce masa, “Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi.
19
Ni ban isa a ƙara kira na ɗanka ba. Ka mai da ni kamar ɗaya daga cikin bayinka.” ’
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options