Skip to content
Luka 15:17-18

Luka 15:17-18

17
“Da hankalinsa ya dawo, sai ya ce, ‘Kai, bayin mahaifina guda nawa ne, da suke da abinci fiye da isashe, ni kuma ina nan, zan mutu don yunwa!
18
Zan tashi in koma wurin mahaifina, in ce masa, “Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options