Skip to content
Luka 15:15-16

Luka 15:15-16

15
Sai ya je ya sami aiki a wurin wani mutumin ƙasar, wanda ya aike shi a gonakinsa, ya yi kiwon aladu.
16
Ya yi marmarin cin dusan da aladun suke ci, amma ba wanda ya ba shi wani abu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options