Skip to content
Luka 15:15-16

Luka 15:15-16

15
Sai ya je ya sami aiki a wurin wani mutumin ƙasar, wanda ya aike shi a gonakinsa, ya yi kiwon aladu.
16
Ya yi marmarin cin dusan da aladun suke ci, amma ba wanda ya ba shi wani abu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options