跳到主要内容
Luka 15:14-16

Luka 15:14-16

14
Bayan ya ɓatar da kome, sai ga muguwar yunwa a dukan ƙasar, har ya shiga rashi.
15
Sai ya je ya sami aiki a wurin wani mutumin ƙasar, wanda ya aike shi a gonakinsa, ya yi kiwon aladu.
16
Ya yi marmarin cin dusan da aladun suke ci, amma ba wanda ya ba shi wani abu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options