Skip to content
Luka 13:20-21

Luka 13:20-21

20
Ya sāke tambaya, “Da me zan kwatanta mulkin Allah?
21
Yana kama da yisti wadda mace ta ɗauka, ta kwaɓa garin alkama mai yawa da shi, har sai da yistin ya gauraye kullun duka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options