본문으로 건너뛰기
Luka 11:17-18

Luka 11:17-18

17
Yesu kuwa ya san tunaninsu, sai ya ce musu, “Duk mulkin da yake gāba da kansa, zai lalace, kuma gidan da yake gaba da kansa zai rushe.
18
In Shaiɗan yana gāba da kansa, yaya mulkinsa zai tsaya? Ina faɗin haka domin kun ce, da ikon Be’elzebub nake fitar da aljanu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options