Skip to content
Luka 10:5-6

Luka 10:5-6

5
“Sa’ad da kuka shiga wani gida, ku fara da cewa, ‘Salama a gare ku mutanen gida.’
6
In akwai mutum mai salama a gidan, salamarku za tă kasance tare da shi, in kuwa babu, salamarku za tă koma muku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options