Skip to content
Luka 1:68-70

Luka 1:68-70

68
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki),
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options