Skip to content
Luka 1:11-12

Luka 1:11-12

11
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options